Wani magidanci ne suna zaune suna cin abinci da matarsa Fatima,
Sai yace RABIN RAINA?, sai tace na’am!!!
Sai ya kara cewa JININ JIKINA?, sai tace
![]() |
Musha Dariya |
na’am!!!
Sai yace wallahi da zakije INDIA sai sun bauta miki.
Sai tace Hmmm!!! Mai gida saboda kyauna ko?
Sai yace a’a wallahi kawai kina kama da SANIYA.